Tehran (IQNA) ‘yan ta’addan kungiyar Boko Haram sun kashe sojojin jamhuriyar Nijar guda 4 tare da jikkata wasu.
Lambar Labari: 3485786 Ranar Watsawa : 2021/04/05
Tehran (IQNA) Wasu daga cikin masana kan harkokin tsaro da siyasar kasa da kasa, sun yi imanin cewa manyan kasashen duniya ne suke amfana da matsalar tsaro a Najeriya.
Lambar Labari: 3485529 Ranar Watsawa : 2021/01/06
Bangaren kasa da kasa, Rundunar sojin Najeriya sun sanar da dakile wani harin ta'addanci da 'yan kungiyar Boko Haram suka yi yunkurin kai wa a birnin Maiduguri a ranar Kirsimeti.
Lambar Labari: 3482239 Ranar Watsawa : 2017/12/26
Bangaren kasa da kasa, akalla mutane hudu ne aka tabbatar da mutuwarsu sakamakon wani harin kunar bakin wake da aka kasar Kamaru.
Lambar Labari: 3481893 Ranar Watsawa : 2017/09/14